Featured Story
Latest post
Gwamnati Ta Rufe Makarantu Bayan Cutar Diphtheria Ta Kashe Dalibai 5 A Bauchi
Dalibai biyar sun mutu sanadiyyar wata cuta da ake zargin ta Diphtheria a Karamar Hukumar Jama’are da ke Jihar Bauchi. Shugaban Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Jihar, Dokta Rilwanu Mohammed ne ya bayyana hakan ga manema labarai…
Posted on
admin
’Yan Bindiga Sun Harbe Sojoji 7 Da Manoma 22 A Zamfara
Akalla sojoji bakwai da manoma 22 ne aka kashe yayin wani artabu tsakanin dakarun rundunar tsaro ta Operation Hadarin Daji da ’yan bindiga a Jihar Zamfara. An yi ba-ta-kashin ne a kusa da garin Kangon Garucci da ke gundumar Dangulbi…
Posted on
admin
Recent Posts
- Batun Juyin Mulki A Nijeriya Karya Ne, Kawai Labari Ne Na Kanzon Kurege, Cewar Rundunar Sojojin Nijeriya
- Kotu Ta Haramtawa Ado Gwanja Yin Waka Tare Da Bada Umarnin A Kamo Shi
- An Fara Samun Saukowar Kayan abinci A Wasu Jihohin Najeriya
- Zan taimaka wa al’ummar Kano yayin da ake cikin matsin rayuwa – Ɗangote
- Babu inda nace nafi Yan Najeriya Shan Wahalar Tsadar Rayuwa, amma ina Fatan Matsalar ta zamo Tarihi -Dangote
Recent Comments
No comments to show.














