Inside Arewa Hausa

Labarun Hausa

Matsalar Tsaro

Gwamna Uba Sani Ya Bada Umarnin Bincike Kan Dalilan Da Suka Janyo Asarar Rayukan Mutane 50

Gwamna jihar Kaduna Uba Sani, ya bada umarnin gudanar da bincike kan dalilin da suka janyo asarar rayukan mutane 50 ranar lahadin data gabata a Tudun Biri biyo bayan wani hari da sojojin saman kasar nan suka kai yankin. Mazauna…

Fintiri Ya Sanya Dokar Hana fita Awa 24 A Adamawa

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya kafa dokar hana fita na tsawon awa 24 a jihar, biyo bayan fasa Ma’adanar ajiye abinci da matasa ke ci gaba da aiwatarwa. Cikin wata sanarwar manema labarai da jimi’in yada labaran gwamnan…