Inside Arewa Hausa

Labarun Hausa

admin

Wata Yarinya Ta Rasa Ranta Bayan Wani Malami Ya Ci Zarafinta A Kano

Mahaifin wata yarinya ’yar shekara 11 da ta rasa ranta bayan da wani malami ya yi mata fyade a Jihar Kano ya roki gwamnati da hukumomin kare hakkin dan Adam su kwato masa hakkin ’yarsa. Mahaifin ya bayyana cewa ’yar…

WATA SABUWA: Emefiele ya buga takardun kudi na miliyan ₦684m a matsayin biliyan ₦18b

Hukumar EFCC ta sake shigar da sabuwar tuhuma zuwa babbar kotun tarayya a Abuja inda take zargin Emefiele da wata kalar zamba cikin aminci. A cewar EFCC ya buga takardun kudi na miliyan 684 amma a Gwamnatance ya Nuna cewa…

Gwamnan Sakkwato Ya Tube Rawanin Wasu Hakimai 15 a Jihar

Gwamnatin Sakkwato ta sallami hakimai 15 bisa zargin su da taimakawa rashin tsaro, satar filaye da sauran laifuka. An sallami hakimai 9 daga mukamansu bisa zargin su da rashin biyayya da taimakon rashin tsaro da satar filaye da kuma karkatar…

An Fara Samun Saukowar Kayan abinci A Wasu Jihohin Najeriya

Binciken jin ra’ayin Jama’a da na kasuwanni ya nuna cewa farashin Masara da Dawa da sauran hatsi ya fara sauka a jihar katsina da makwabtanta Ministan Noma Abubakar Kyari Ya Gana Da Manyan Masu Ruwa Da Tsaki A Fannin Noma…

Zan taimaka wa al’ummar Kano yayin da ake cikin matsin rayuwa – Ɗangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya alƙawarta tallafa wa tsare-tsaren manunfofin taimaka wa al’umma da ci gabansu, don magance matsalolin tattalin arziki a jihar Kano. Dangote ya yi wanna alƙawarin ne a lokacin da ziyarci gwamnan jihar Kano…

Babu inda nace nafi Yan Najeriya Shan Wahalar Tsadar Rayuwa, amma ina Fatan Matsalar ta zamo Tarihi -Dangote

Shugaban rikunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya nisanta kansa da wani labari da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani cewa yafi yan Najeriya shan wahalar tsadar rayuwa. Dangote ya tabbatarwa da yan kasa cewa, wasu ne suka…

Gwamna Uba Sani Ya Bada Umarnin Bincike Kan Dalilan Da Suka Janyo Asarar Rayukan Mutane 50

Gwamna jihar Kaduna Uba Sani, ya bada umarnin gudanar da bincike kan dalilin da suka janyo asarar rayukan mutane 50 ranar lahadin data gabata a Tudun Biri biyo bayan wani hari da sojojin saman kasar nan suka kai yankin. Mazauna…

Kotu Ta Tura Wani Matashi Zuwa Gidan Kurkuku Na Tsawon Watanni 4 Bisa Samunsa Da Laifin Satar Doya

Wata kotu dake zamanta a Dei-Dei dake Abuja, ta tura wani matashi mai suna Felix Adams zuwa gidan kurkuku har tsawon watanni hudu bisa samunsa da laifin satar doya. Matashin mai shekaru 22 da ba a bayyana addireshinsa ba, ana…

Ɗabi’ar Da Ke Saurin Janyo Cutar Basir

Ɗabi’ar Da Ke Saurin Janyo Cutar Basir   Bayan ƙaranta shan ruwa, ƙaranta cin harza ko datsar abinci akwai ƙarin ɗabi’ar da ke saurin janyo cutar basir.   Wannan ɗabi’ar ita ce yin buris ko yin watsi da yin bayan…

Dakta Nasiru Yusuf Gawunan Ya Gabatarwa Da Mai Gidansa Ganduje Takardar Nasararsa A Kotu

Dakta Nasiru Yusuf Gawunan Ya Gabatarwa Da Mai Gidansa Ganduje Takardar Nasararsa A Kotu   Yadda dan takarar gwamnan jihar Kano a Jam’iyyar APC kuma wanda kotun sauraren karar zaben gwamnan Kano ta ayyana shi a gwamnan Kano, Dr. Nasiru…