Inside Arewa Hausa

Labarun Hausa

Yaki Da Cin Hanci

Kotu Ta Tura Wani Matashi Zuwa Gidan Kurkuku Na Tsawon Watanni 4 Bisa Samunsa Da Laifin Satar Doya

Wata kotu dake zamanta a Dei-Dei dake Abuja, ta tura wani matashi mai suna Felix Adams zuwa gidan kurkuku har tsawon watanni hudu bisa samunsa da laifin satar doya. Matashin mai shekaru 22 da ba a bayyana addireshinsa ba, ana…

Tinubu Ya Ba Da Kwangilar Gudanar Da Bincike Na Musamman A CBN

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada wani mai bincike na musamman da zai yi bincike a Babban Bankin Najeriya (CBN). A cikin wata wasika da Aminiya ta yi arba da ita, Shugaba Tinubu ya aika wa Jim Osayande Obazee,…