Inside Arewa Hausa

Labarun Hausa

Month: February 2024

An Fara Samun Saukowar Kayan abinci A Wasu Jihohin Najeriya

Binciken jin ra’ayin Jama’a da na kasuwanni ya nuna cewa farashin Masara da Dawa da sauran hatsi ya fara sauka a jihar katsina da makwabtanta Ministan Noma Abubakar Kyari Ya Gana Da Manyan Masu Ruwa Da Tsaki A Fannin Noma…

Zan taimaka wa al’ummar Kano yayin da ake cikin matsin rayuwa – Ɗangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya alƙawarta tallafa wa tsare-tsaren manunfofin taimaka wa al’umma da ci gabansu, don magance matsalolin tattalin arziki a jihar Kano. Dangote ya yi wanna alƙawarin ne a lokacin da ziyarci gwamnan jihar Kano…

Babu inda nace nafi Yan Najeriya Shan Wahalar Tsadar Rayuwa, amma ina Fatan Matsalar ta zamo Tarihi -Dangote

Shugaban rikunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya nisanta kansa da wani labari da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani cewa yafi yan Najeriya shan wahalar tsadar rayuwa. Dangote ya tabbatarwa da yan kasa cewa, wasu ne suka…