’Yan Bindiga Sun Harbe Sojoji 7 Da Manoma 22 A Zamfara
Akalla sojoji bakwai da manoma 22 ne aka kashe yayin wani artabu tsakanin dakarun rundunar tsaro ta Operation Hadarin Daji da ’yan bindiga a Jihar Zamfara. An yi ba-ta-kashin ne a kusa da garin Kangon Garucci da ke gundumar Dangulbi…