Kotu Ta Haramtawa Ado Gwanja Yin Waka Tare Da Bada Umarnin A Kamo Shi
Wata babbar kotun jihar Kano ta bada umarnin a kamo mata fitaccen mawaƙin nan Ado Isa Gwanja.
Kotun ta kuma haramta masa waka har sai Yan sanda sun kammala bincike a kansa.
Inside Arewa Hausa
Labarun Hausa




