Gwamnatin Tarayya ta Umarci dukkanin kamfanonin waya na Najeriya dasu dakatar da cire chajin Naira Ashirin (N20)

Gwamnatin Tarayya ta Umarci dukkanin kamfanonin waya na Najeriya dasu dakatar da cire chajin Naira Ashirin (N20) na Neman lambar sirri ta katin Dan-Kasa wato NIN:

 

Ministan sadarwar Najeriya ne Dakta Isah Ali Pantami ya bada sanarwar a yau a cikin wata dakarda da ya fitar a yau Juma’a, 18/12/2020

 

Haka kuma dakatarwar ta fara ne daga yau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

%d bloggers like this: